Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na kashe Naira miliyan uku wajen ciyar da fursunoni kusan 4,000 a kullum a fadin...
Majalisar shari’a ta kasa (NJC) ta shirya gudanar da bincike kan al’amuran da suka shafi takardar daukaka karar zaben gwamnan jihar Kano da aka tabbatar da...
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya ba da umarnin kwashe duk masu fama da tabin hankali da ke yawo a titunan birni da kewaye....
CJN ya ce daya daga cikin abubuwan da ya bari a baya shine kotun koli ta samu cikaken alkalai 21 bisa tsarin mulki. A ranar Litinin...
Ajuri Ngelale, mashawarci na musamman ga shugaban kasa Bola Tinubu kan harkokin yada labarai, ya ce gwamnatin shugabansa ta samu ci gaba sosai a fannin tsaro....
Karamin Ministan Ilimi, Yusuf Sununu, ya yi kira da a samar da tsauraran dokoki a ranar Talata a Abuja a wajen bude taron makon Likitoci na...
Kotun Sojin Najeriya ta musamman da ke zamanta a Abuja ta ce ta samu Maj-Gen Umaru Muhammed da laifin satar $1.476m. Muhammed shi ne tsohon shugaban...
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya ce gwamnatin tarayya za ta tallafa wa masana’antun cikin gida da Naira biliyan 75 nan da watan Maris na shekarar...
Farashin 12.5kg na Liquefied Natural Gas ko kuma Gas din girki ya karu zuwa N12,500 a daidai lokacin da Najeriya ke bikin cika shekaru 63 da...
Wani jirgin ruwa dauke da fasinjoji kusan 22 daga Kasabu dake karamar hukumar Agwara ta jihar Neja zuwa Yauri a Kebbi ya kife. Babban daraktan hukumar...